Labarai

Fitaccan Dan Kasuwanan Alh, Usman Bako Zuntu Allah Yayimai Rasuwa

Fitaccen ‘dan kasuwar garin Zaria, Alhaji Usman Bako Zuntu, ya kwanta dama yana da shekaru tamanin da hudu 84 a duniya ‘Dan kasuwan yakasan ce fitaccen ‘dan kwangila ne kuma ya kasance shaharraren dillalin kayayyakin masarufi a Zaria.

Alhaji Usman bako zuntu wanda ya kasance daya daga cikin manyan yan kasuwa sannan kuma dan kwangila, Allha ya karbi ranshi a ranar juma’a nan ne da asubahi sannan kuma yamutu yabar matan aure biyu da yara maza da mata su ashirin da shida 26 Allah ya jikan shi da rahama ameen.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button