Kannywood
Trending

Jaruma Halima Atete Zatayi Aure

Jaruma Halima Atete Zatayi Aure

Yanzu yanzu! Fitacciyar jarumar wasan hausa Halima Yusuf wadda aka fi sani da Halima Atete zatayi aure inda zata angwance da mijinta mai suna Mohammed Mohammed wanda zaka daura ranar asabar 26 ga watan November 2022 a garin Maiduguri dake arewacin Nigeria.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button